Jeremiah 21:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ina gāba da ku, mazaunan Urushalima, ku da kuke zama a bisa wannan kwari kan dutsen da yake a fili, in ji Ubangiji ku da kuke cewa, “Wa zai iya yaƙe mu? Wa zai iya shiga mafakarmu?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَاشِ، إِنَ غَابَادَكُو، يَا كُو مَذَوْنَنْ ݣُورِ، كُو مَذَوْنَ أَ ڢِيلِنْ دُوَڟُو، كُو دَ كُكٜىٰثٜىٰوَ «وَ ذَيْ عِيَ غَنْ‌غَرُواْوَ وُرِنْمُ، وَ مَا ذَيْ عِيَ شِغَ وُرَارٜىٰنْ ٻُيَنْمُ؟» نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga shi, ina gāba da ku, ya ku mazaunan kwarin, Ya dutsen da yake a fili,’ in ji Ubangiji. ‘Ku da kuke cewa, wa zai iya gangarowa wurinku, Ko kuwa wa zai shiga wurin zamanku?