Jeremiah 22:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma idanunka da zuciyarka sun kahu kawai a kan ƙazamar riba, da a kan zub da jinin marar laifi da kuma a kan danniya da zalunci.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا كَيْ، كَسَا عِدُوانْكَ دَ ذُوثِيَارْكَ غَ نٜىٰمَنْ مُوغُوَرْ رِيبَ، دَ ظُبْدَ جِنِنْ مَرَرْ لَيْڢِے، دَ يِنْ دَنِّيَ دَ تَاشِنْ حَنْكَلِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ka sa idonka da zuciyarka ga ƙazamar riba, Da zubar da jinin marar laifi, Da yin zalunci da danniya.