Jeremiah 22:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Na ja maka kunne sa’ad da kake zama lafiya, amma sai ka ce, ‘Ba zan saurara ba!’ Wannan halinka ne tun kana matashi; ba ka yi mini biyayya ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نِے يَهْوٜىٰهْ نَا يِمِكِ مَغَنَ أَ لُواْكَثِنْ يَلْوَتَرْكِ؞ عَمَّا كِنْثٜىٰ، ‹بَذَنْ جِيكَبَ!› وَنَّنْ شِينٜىٰ حَلِنْكِ تُنْدَغَ ڧُرُثِيَرْكِ، كِنْ كُوَ ڧِيِنْ بِيَيَّ دَ مُرْيَتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya yi muku magana a lokacin wadatarku. Amma kun ce, “Ba za mu kasa kunne ba!” Wannan shi ne halinku tun kuna samari, Don ba ku yi biyayya da murya Ubangiji ba.