Jeremiah 22:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ka rabu da wannan mutum sai ka ce marar ’ya’ya, mutumin da ba zai yi nasara a rayuwarsa ba, gama babu zuriyarsa da za tă yi nasara babu wani da zai zauna a kursiyin Dawuda ko ya ƙara yin mulkin Yahuda.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «رُبُوتَ وَنَّنْ غَمٜىٰدَ كُواْنِيَ، ‹مُتُمِنَّنْ مَرَرْ یَیَ نٜىٰ، مُتُمِنْ دَ بَذَيْ يِنَصَرَا عَݣُونَكِنْسَبَ؞ غَمَا بَاوَنِ دَغَ ذُرِيَرْسَ دَ ذَيْثِ نَصَرَا يَغَاجِ كُجٜىٰرَرْ مُلْكٍ ذُرِيَرْ دَاوُدَ، كُواْ يَيِ مُلْكِ عَڧَسَرْ يَهُودَ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka Ubangiji ya ce, “Rubuta wannan mutum, marar 'ya'ya. Mutumin da ba zai yi albarka a duk kwanakinsa ba. Gama ba wani daga zuriyarsa Da zai gāji gadon sarautar Dawuda, Ko ya yi mulki kuma a Yahuza.”