Jeremiah 22:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama ga abin da Ubangiji yana cewa game da wannan fadar sarkin Yahuda, “Ko da yake kina kamar Gileyad a gare ni, kamar ƙwanƙolin Lebanon, tabbatacce zan maishe ki hamada, kamar garuruwan da ba mazauna.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَا أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ يَڢَطَا غَمٜىٰدَ غِدَنْ سَرْكِنْ يَهُودَ، «ݣَنْسَ كَمَرْ نَ غِلٜىٰيَدْ يَكٜىٰ أَغَرٜىٰنِ، كَمَرْ كُمَ نَبَبَّنْ تُدَّنْ لٜىٰبَنُوانْ نٜىٰ؞ عَمَّا حَڧِيڧَ ذَنْ مَيْشٜىٰشِ كَمَرْ هَمَادَ، بِرْنِنْ دَ بَا كُواْوَ عَثِكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abin da Ubangiji ya ce ke nan a kan fādar Sarkin Yahuza, “Kyanta kamar Gileyad take a gare ni, Kamar kuma ƙwanƙolin Lebanon. Duk da haka zan maishe ta hamada, Birnin da ba kowa ciki.