Jeremiah 23:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A cikin annabawan Urushalima kuma na ga wani abin bantsoro. Suna zina suna kuma rayuwar ƙarya. Sun ƙarfafa hannuwa masu aikata mugunta, domin kada wani ya juya daga muguntarsa. Dukansu sun yi kama da Sodom a gare ni; mutanen Urushalima sun yi kama da Gomorra.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَثِكِنْ أَنَّبَاوَنْ عُرُوشَلِيمَ، نَغَ وَنِ أَبُ مَڢِے بَنْ ڨَمَ؞ سُنَيِنْ ظِنَ سُنَ تَڢِيَ ثِكِنْ ڧَضْيَا، سُنَ ڧَرْڢَڢَ حَنُّنْ مَاسُ عَيْكَتَ مُغُنْتَا، حَرْ بَاوَنْدَ يَجُويَ دَغَ حَلِنْ مُغُنْتَارْسَ؞ دُكَنْسُ سُنْ ذَمَ كَمَرْ سُواْدُوامْ أَغَرٜىٰنِ، مَذَوْنَنْ بِرْنِنْسُ كُوَ كَمَرْ غُواْمُواْرَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma cikin annabawa na Urushalima, Na ga abin banƙyama. Suna yin zina, suna ƙarya, Suna ƙarfafa hannuwan masu aikata mugunta, Saboda haka ba wanda ya juya ga barin muguntarsa, Dukansu suna kama da Saduma, Mazaunanta kuwa kamar Gwamrata.”