Jeremiah 23:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yana ce wa makiyayan da suke lura da mutanena, “Domin kun watsar da garkena kuka kuma kore su ba ku kuma lura da su ba, zan kawo hukunci a kanku saboda muguntar da kuka yi,” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ، غَ أَبِنْدَ نِے يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ نَا ڢَطَا غَمٜىٰدَ مَكِيَايَنْ دَسُكٜىٰ دَ حَكِّنْ كُلَ دَ جَمَعَتَ؞ كُنْ وَرْوَاڟَرْدَ تُمَكِينَ، كُكَ كُواْرٜىٰسُ، بَكُ كُلَ دَسُوبَ؞ غَاشِ، نِے ذَنْيِ دَكُو بِسَغَ مُغُنْتَارْ دَ كُكَ عَيْكَتَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka Ubangiji Allah na Isra'ila ya faɗa a kan makiyayan jama'arsa. “Kun warwatsar da garkena kun kore su, ba ku lura da su ba. Ni ma haka zan yi da ku saboda muguntarku, ni Ubangiji na faɗa.