Jeremiah 23:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ni kaina zan tattara raguwar garkena daga ƙasashen da na kore su zuwa zan kuma dawo da su ga makiyayansu, inda za su yi ta haihuwa su riɓaɓɓanya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«نِے دَكَيْنَ ذَنْ تَتَّارَ ضَغُواْوَرْ غَرْكٜىٰنَ دَغَ كُواْوَثٜىٰ ڧَسَرْدَ نَتُورَسُ؞ ذَنْ كُواْمَرْ دَسُو وُرِنْ كِيوُاْ، ذَاسُيِ تَحَيْڢُوَ سُڧَارُ سُواْسَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan zan tattaro sauran garkena daga wuraren da aka warwatsa su, zan komo da su cikin garkensu, zan sa su hayayyafa su riɓaɓɓanya.