Jeremiah 23:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Tabbatacce, ina gāba da waɗannan da suke annabci mafarkan karya,” in ji Ubangiji. “Suna faɗarsu suna ɓad da mutanena da ƙarairayinsu na rashin hankali, duk da haka ban aike su ba, ban kuwa umarce su ba. Ba su amfani wannan mutane ba ko kaɗan,” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَاشِ، إِنَ كُمَ غَابَادَ مَاسُ يِنْ أَنَّبْثِنْ مَڢَرْكَنْ ڧَضْيَا؞ سُنَ ڢَطِنْ مَڢَرْكَنْ سُنَ سَا جَمَعَتَ سُكَوْثٜىٰ دَغَ حَنْيَرْ غَسْكِيَ تَدَلِيلِنْ ڧَضْيَارْسُ دَ تَاڧَمَرْسُ تَبَنْظَ؞ نِے بَنْعَيْكٜىٰسُبَ، بَنْ كُوَ عُمَرْثٜىٰسُبَ، بَذَاسُ كُوَ ذَمَ دَ أَمْڢَانِ غَ وَطَنَّنْ مُتَنٜىٰ كُواْ كَطَنْبَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ina kuma gāba da annabawan da suke annabcin mafarkansu na ƙarya, suna kuwa faɗarsu suna ɓad da mutanena da ƙarairayinsu, saboda rashin hankalinsu. Ni ban aike su ba, ban kuwa umarce su ba. Ba su amfani wannan jama'a ba ko kaɗan, ni Ubangiji na faɗa.”