Jeremiah 23:33 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’ad da waɗannan mutane, ko annabi ko firist, ya tambaye ka, ‘Mece ce maganar Ubangiji?’ Ka ce musu, ‘Wace magana? Zan yashe ku, in ji Ubangiji.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كَيْ إِرْمِيَ، عِدَنْ وَنِ دَغَ ثِكِنْ جَمَعَرْ نَنْ، كُواْ أَنَّبِے، كُواْ ڢِرِسْتِ يَتَمْبَيٜىٰكَ يَثٜىٰ، ‹إِرْمِيَ، مٜىٰنٜىٰنٜىٰ نَوْيِنْ سَڧُوانْ يَهْوٜىٰهْ ؟› ذَاكَ أَمْسَ مَسَ كَثٜىٰ، ‹كُو نٜىٰ نَوْيِنْ سَڧُوانْ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ ذَنْ رَبُ دَكُو؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Kai Irmiya, sa'ad da wani mutum daga cikin mutanen nan, ko annabi, ko firist ya tambaye ka cewa, ‘Mece ce nawayar Ubangiji?’ Sai ka ce masa, ‘Ku ne nawayar, zan kuwa rabu da ku,’ ni Ubangiji na faɗa.