Jeremiah 23:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
amma za su ce, ‘Muddin Ubangiji yana raye, wanda ya fito da zuriyar Isra’ila daga ƙasar arewa da kuma daga dukan ƙasashen da ya yashe su.’ Sa’an nan za su zauna a ƙasarsu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ مَيْمَكُوانْ حَكَ ذَاعَ ثٜىٰ، ‹نَا ضَنْڟٜىٰ دَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ مَيْ رَيْ وَنْدَ يَڢِتَرْدَ ذُرِيَرْ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَغَ ڧَسَرْ أَرٜىٰوَ دَغَ ڧَسَاشٜىٰنْدَ يَوَرْوَاڟَرْ دَسُو؞› سَعَنً ذَاسُ سَاكٜىٰ ذَمَ عَڧَسَرْسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
amma za su ce, ‘Na rantse da ran Ubangiji wanda ya fito da zuriyar Isra'ila daga ƙasar arewa, daga kuma dukan ƙasashen da ya warwatsa su!’ Sa'an nan za su zauna a ƙasarsu ta kansu.”