Jeremiah 24:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Kamar ’ya’yan ɓauren nan masu kyau, haka zan kula da mutanen Yahuda waɗanda aka kwaso waɗanda na fisshe su daga wannan wuri zuwa ƙasar Babiloniyawa
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنْجِنِ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، كَمَرْ يَدَّ وَطَنَّنْ ٻَوْرٜىٰ مَاسُ ݣَوْ سُكٜىٰ، حَكَ ذَنْ كٜىٰٻٜىٰ مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ وَطَنْدَ نَكُواْرٜىٰسُ دَغَ وَنَّنْ وُرِے نَكَيْسُ بَوْتَا عَڧَسَرْ كَلْدِيَاوَا دُواْمِنْ أَبُ مَيْݣَوْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Haka ni Ubangiji Allah na Isra'ila na ce, kamar kyawawan ɓauren nan, haka nake ganin mutanen Yahuza waɗanda aka kai su bautar talala a ƙasar Kaldiyawa.