Jeremiah 24:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan ba su zuciya don su san ni, cewa ni ne Ubangiji. Za su zama mutanena, zan zama Allahnsu, gama za su komo gare ni da dukan zuciyarsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْبَاسُ ذُوثِيَارْدَ ذَاتَ سَنْ نِے، سُسَنِ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ؞ ذَاسُ كُوَ ذَمَ جَمَعَتَ، نِے كُوَ ذَنْ ذَمَ اللَّهْ نْسُ، غَمَا ذَاسُ كُواْمُواْ وُرِينَ دَ ذُوثِيَا طَيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan ba su zuciyar da za su sani ni ne Ubangiji. Za su kuwa zama jama'ata, ni kuwa zan zama Allahnsu, gama za su komo wurina da zuciya ɗaya.