Jeremiah 25:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka na karɓi kwaf daga hannun Ubangiji na sa dukan al’ummai waɗanda ya aiko ni wurinsu su sha.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَكَرْٻِ ݣُوڢْ طِنْ دَغَ حَنُّنْ يَهْوٜىٰهْ ؞ نَسَا دُكَنْ أَلْعُمَّنَّنْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَعَيْكٜىٰنِ وُرِنْسُ سُشَا دَغَ ثِكِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai na karɓi ƙoƙon daga wurin Ubangiji, na sa dukan al'umman da Ubangiji ya aike ni gare su, su sha daga cikinsa.