Jeremiah 25:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga shi, na sa masifa tă yi aiki cikin birnin da ake kira da sunana, kuna gani za ku tafi ba hukunci? Ba za ku tafi ba hukunci ba, gama ina kawo wa dukan mazaunan duniya takobi, in ji Ubangiji Maɗaukaki.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَاشِ، عَبِرْنِنَّنْ دَ عَكٜىٰكِرَا دَ سُونَنَ، أَنَنْ نٜىٰ ذَنْ ڢَارَ كَٰوُاْ مَسِيڢَ؞ تُواْ، أَغَنِنْكُ، بَذَاعَ حُكُنْتَ كُبَ؟ أَيْ، بَذَاكُ كُٻُتَ دَغَ حُكُنْثِنْ بَ! غَمَا ذَنْ كِرَا عَكَٰوُاْ تَكُواْبِنْ يَاڧِ عَكَنْ دُكَنْ مَذَوْنَنْ دُونِيَا؞ نِے يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا نَا ڢَطَا؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama ga shi, na fara sa masifa ta yi aiki cikin birnin da ake kira da sunana. To, kuna tsammani ba za a hukunta ku ba? Sai an hukunta ku, gama ina kawo wa dukan mazaunan duniya takobi. Ni Ubangiji Mai Runduna na faɗa.’