Jeremiah 25:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma ba ku saurare ni ba,” in ji Ubangiji, “kun tsokane ni da abin da kuka yi da hannuwanku, kuka kuma kawo lahani wa kanku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دُكْدَهَكَ، بَ كُجِنِبَ؞ كُنْ سَا نَيِ ڢُشِے سَبُواْدَ كُكَيِ سُجَّدَ غَ عَيْكِنْ حَنُّوَنْكُ؞ وَنَّنْ كُوَ يَجَٰوُاْ وَكَنْكُ مَسِيڢَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk da haka ba ku kasa kunne gare shi ba, shi Ubangiji ya faɗa, sai kuka tsokane shi da ayyukan hannuwanku. Wannan kuwa zai cuce ku.