Jeremiah 26:12 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Irmiya ya ce wa dukan fadawa da kuma dukan mutane, โ Ubangiji ya aiko ni in yi annabci gฤba da wannan gida da wannan birni dukan abin da na faษa.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณููู ุงููุฑูู
ููู ูููู ู
ูุบููู ุฏู ุฏูุชููุงูููู ุฏู ููู
ู ุฏููููู ุฌูู
ูุนู ููุซูููฐ ยซ ููููููููฐูู ููููฐ ููุนูููููููฐูู ุงูููู ฺขูุทู ุฏููููู ููููููู ุงูููููุจูุซู ุบูุงุจูุงุฏู ุบูุฏูููููู ุฏู ุจูุฑููููููููุ ููุฏูู ููููุฌูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan sai Irmiya ya yi magana da dukan sarakuna da dukan jama'a, ya ce, โUbangiji ne ya aiko ni in yi annabci gฤba da wannan Haikali da wannan birni, da irin maganar da kuka ji.