Jeremiah 26:16 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai fadawa da dukan mutane suka ce wa firistoci da annabawa. โ€œWannan mutum bai yi abin da ya isa hukuncin kisa ba, gama ya yi magana da sunan Ubangiji Allahnmu.โ€
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุณูŽูŠู’ ุฏูŽุชู‘ูŽุงูˆูŽู†ู’ ุฏูŽ ุฏููƒูŽู†ู’ ุฌูŽู…ูŽุนูŽุฑู’ ุณููƒูŽุซูœู‰ูฐ ูˆูŽฺขูุฑูุณู’ุชููˆุงู’ุซูู†ู’ ุฏูŽ ุงู”ูŽู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽู†ู’ ยซูˆูŽู†ู‘ูŽู†ู’ ู…ูุชูู…ู’ ุจูŽูŠู’ ุซูŽู†ู’ุซูŽู†ู’ุซู ุญููƒูู†ู’ุซูู†ู’ ู…ูุชููˆูŽุจูŽุŒ ุบูŽู…ูŽุง ูŠูŽูŠู ู…ูŽู†ูŽ ู…ูŽุบูŽู†ูŽ ุฏูŽ ุณููˆู†ูŽู†ู’ ูŠูŽู‡ู’ูˆูœู‰ูฐู‡ู’ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู’ ู†ู’ู…ูุžยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarakuna kuwa da dukan jama'a suka ce wa firistoci da annabawa, โ€œWannan mutum bai yi abin da ya isa hukuncin kisa ba, gama ya yi magana da sunan Ubangiji Allahnmu.โ€