Jeremiah 26:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
(To, fa, Uriya ɗan Shemahiya daga Kiriyat Yeyarim wani mutum ne wanda ya yi annabci da sunan Ubangiji; ya yi annabci irin abu ɗaya gāba da wannan birni da wannan ƙasa yadda Irmiya ya yi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَݣَويْ كُوَ وَنِ مُتُمْ وَنْدَ يَيِ أَنَّبْثِ دَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ ؞ سُونَنْ مُتُمِنَّنْ شِينٜىٰ عُرِيَ طَنْ شٜىٰمَيَ دَغَ كِرِيَتْ يٜىٰيَرِمْ؞ يَيِ أَنَّبْثِ نَغَابَادَ بِرْنِنَّنْ دَ ڧَسَرْ نَنْ دَ إِرِنْ كَلْمُواْمِنْ دَ سُكَيِ دَيْدَيْ دَ نَ إِرْمِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Akwai wani mutum kuma wanda ya yi annabci da sunan Ubangiji. Sunansa Uriya ɗan Shemaiya mutumin Kiriyat-yeyarim. Ya yi annabci gāba da birnin nan da ƙasan nan da magana irin ta Irmiya.