Jeremiah 26:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka faɗa musu, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, in ba ku saurare ni, ku kuma bi dokata, wadda na sa a gabanku ba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَثٜىٰمُسُ، ‹إِنْجِنِ يَهْوٜىٰهْ ، بَكُ سَوْرَرَتَبَ، بَكُيِ تَڢِيَ بِسَغَ كُواْيَرْوَاتَادَ نَشِمْڢِطَا أَغَبَنْكُبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya faɗa wa Irmiya ya ce wa jama'a, “Haka Ubangiji ya ce, idan ba za ku kasa kunne gare ni ba, ku yi tafiya a dokata wadda na sa a gabanku ba,