Jeremiah 26:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma da Irmiya ya gama faɗar wa dukan mutanen abin da Ubangiji ya umarce shi ya faɗa, sai firistoci, annabawa da dukan mutane suka kama shi suka ce, “Mutuwa za ka yi!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ إِرْمِيَ يَغَمَ ڢَطِنْ دُكَنْ أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ يَعُمَرْثٜىٰشِ يَڢَطَا، سَيْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ أَنَّبَاوَا دَ دُكَنْ مُتَنٜىٰ سُكَ كَامَ شِ سُنَ ثٜىٰوَ «حَڧِيڧَ، ذَاكَ مُتُ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Irmiya ya gama faɗar dukan abin da Ubangiji ya umarce shi ya faɗa wa dukan jama'a, sai firistoci, da annabawa, da dukan jama'a suka kama shi, suna cewa, “Mutuwa za ka yi!