Jeremiah 27:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ka aika da saƙo zuwa wurin sarakunan Edom, Mowab, Ammon, Taya da Sidon ta bakin jakadu waɗanda suka zo Urushalima wurin Zedekiya sarkin Yahuda.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ كَعَيْكَ دَ سَڧُواْ ذُوَا سَرْكِنْ عٜىٰدُوامْ دَ سَرْكِنْ مُواْوَبْ دَ سَرْكِنْ أَمُّوانْ دَ سَرْكِنْ تَيَ دَ كُمَ سَرْكِنْ سِدُوانْ، تَهَنُّنْ وَكِلَنْسُ وَطَنْدَ سُكَذُواْ عُرُوشَلِيمَ دُواْمِنْ سُغَ سَرْكِے صَدِڧِيَ نَ يَهُودَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya aika da magana zuwa ga Sarkin Edom, da Sarkin Mowab, da Sarkin Ammon, da Sarkin Taya, da Sarkin Sidon ta hannun manzannin da suka zo Urushalima wurin Zadakiya Sarkin Yahuza.