Jeremiah 28:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan annabi Irmiya ya ce wa annabi Hananiya, “Ka saurara, Hananiya! Ubangiji bai aike ka ba, duk da haka ka lallashe wannan al’umma su dogara ga ƙarya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَنَّبِے إِرْمِيَ يَثٜىٰ وَ أَنَّبِے هَنَنِيَ «جِ، يَا كَيْ هَنَنِيَ، يَهْوٜىٰهْ بَيْ عَيْكٜىٰكَبَ؞ غَاشِ كُوَ كَا سَا مُتَنٜىٰنَّنْ سُدُواْغَرَ غَ ڧَضْيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai annabi Irmiya ya ce wa annabi Hananiya, “Ka ji, ya Hananiya, Ubangiji bai aike ka ba, kana sa mutanen nan su dogara ga ƙarya.