Jeremiah 28:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai annabi Irmiya ya amsa wa annabi Hananiya a gaban firistoci da kuma dukan mutane waɗanda suke tsaye a gidan Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً أَنَّبِے إِرْمِيَ يَيِ مَغَنَ دَ أَنَّبِے هَنَنِيَ أَغَبَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ دُكَنْ جَمَعَرْ دَسُكٜىٰ ڟَيٜىٰ أَ غِدَنْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan annabi Irmiya ya yi magana da annabi Hananiya a gaban firistoci da dukan jama'ar da suke tsaye a Haikalin Ubangiji, ya ce,