Jeremiah 29:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama sun aikata munanan abubuwa a Isra’ila; sun yi zina da matan maƙwabtansu kuma da sunana suka yi ƙarya, waɗanda ban faɗa musu su yi ba. Na san wannan kuma ni shaida ne ga haka,” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا سُنْ عَيْكَتَ مُوغَيٜىٰنْ أَبُبُوَ عَ إِسْرَٰٓءِيلَ، سُنْيِ ظِنَ دَ مَتَنْ مَڨُوبْتَنْسُ، سُكَ كُمَيِ مَغَنَرْ ڧَضْيَا دَ سُونَنَ، مَغَنَرْ دَ بَنُمَرْثٜىٰسُبَ؞ نِے نَسَنِ، نِنٜىٰ كُمَ شَيْدَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama sun yi wauta a Isra'ila, sun yi zina da matan maƙwabtansu, sun yi ƙarya da sunana, ni kuwa ban umarce su ba. Ni na sani, ni ne kuma shaida, ni Ubangiji na faɗa.