Jeremiah 3:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ku komo, ku mutane marasa bangaskiya,” in ji Ubangiji, “gama ni ne mijinku. Zan ɗauke ku, ɗaya daga garuruwanku da kuma biyu daga zuriyarku in kawo ku a Sihiyona.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «كِدَاوُاْ غَرٜىٰنِ، يَا كٜىٰ مَثٜىٰ مَرَرْ أَمِنْثِ! غَمَا نِے مِجِنٜىٰ أَغَرٜىٰكِ؞ دَغَ ثِكِنْ ذُرِيَرْكِ ذَنْ طَوْكِ مُتُمْ طَيَ دَغَ كُواْوَنٜىٰ غَرِ، مُتُمْ بِيُ كُمَ دَغَ كُواْوَنٜىٰ عِيَلِ، إِنْدَاوُاْ دَسُو تُدُنْ سِهِيُواْنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ku komo, ya ku mutane marasa aminci, Gama ni ne Ubangijinku. Zan ɗauki mutum guda daga kowane gari, In ɗauki mutum biyu daga kowane iyali, Zan komo da su zuwa Dutsen Sihiyona.