Jeremiah 3:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bari mu kwanta mu sha kunya, bari kuma kunyarmu ta rufe mu. Mun yi wa Ubangiji Allahnmu zunubi, da mu da kakanninmu; daga ƙuruciyarmu har yă zuwa yau ba mu yi wa Ubangiji Allahnmu biyayya ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَرِ مُݣُونْتَ عَڧَسَا ثِكِنْ كُنْيَرْمُ، بَرِ ڧَسْڧَنْثِنْمُ يَرُڢٜىٰمُ؞ غَمَا مُنْيِ وَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْمُ ذُنُوبِ، مُو دَ كَاكَنِّنْمُ؞ تُنْ مُنَ يَارَا حَرْ ذُوَا يَوْ، بَمُيِ بِيَيَّ دَ مُرْيَرْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْمُ بَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bari mu kwanta mu sha kunyarmu, bari kuma rashin kirkinmu ya rufe mu. Gama mun yi wa Ubangiji Allahnmu zunubi mu da kakanninmu, tun daga ƙuruciyarmu har zuwa yau, ba mu yi biyayya ga maganar Ubangiji Allahnmu ba.”