Jeremiah 30:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
’Ya’yansu za su kasance kamar a kwanakin dā jama’arsu kuma za su kahu a gabana; zan hukunta duk wanda ya zalunce su.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
یَیَنْسُ ذَاسُيِيَوَ كَمَرْ دَا، جَمَعَرْسُ ذَاسُ كَڢُ أَغَبَنَ؞ ذَنْ كُوَ حُكُنْتَ دُكَنْ مَاسُ يِمُسُ دَنِّيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
'Ya'yansu za su zama kamar dā, Jama'arsu kuma za su kahu a gabana, Zan hukunta dukan waɗanda suka zalunce su.