Jeremiah 30:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kwanaki suna zuwa,’ in ji Ubangiji, ‘sa’ad da zan komo da mutanena Isra’ila da Yahuda daga bauta in kuma maido da su ga ƙasar da na ba wa kakanninsu mallaka,’ in ji Ubangiji.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا غَاشِ، ݣُونَكِے سُنَ ذُوَا عِنْدَ ذَنْ مَيَرْوَ مُتَنٜىٰنَ إِسْرَٰٓءِيلَ دَ يَهُودَ دَ أَلْبَرْكُنْسُ؞ ذَنْ دَاوُاْ دَسُو ذُوَا ڧَسَرْدَ نَبَا كَاكَنِّنْسُ، ذَاسُ كُوَ مَلَّكٜىٰتَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama kwanaki suna zuwa sa'ad da zan komo da mutanena, wato Isra'ila da Yahuza. Zan komo da su zuwa ƙasar da na ba kakanninsu, za su kuwa mallake ta,’ ni Ubangiji na faɗa.”