Jeremiah 31:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“A lokacin nan, zan zama Allah na dukan kabilan Isra’ila, za su kuma zama mutanena,” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ «أَ لُواْكَثِنَّنْ، ذَنْ ذَمَ اللَّهْ نَدُكَنْ عِيَلَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ، ذَاسُ كُوَ ذَمَ جَمَعَتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Lokaci yana zuwa da zan zama Allah na dukan iyalan Isra'ila, za su kuwa zama jama'ata.”