Jeremiah 31:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ku ji maganar Ubangiji, ya al’ummai; ku yi shelarta a gaban teku masu nesa cewa, ‘Shi wanda ya watsar da Isra’ila zai tattara su zai kuma lura da garkensa kamar makiyayi.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كُجِ مَغَنَرْ يَهْوٜىٰهْ ، يَا كُو أَلْعُمَّيْ، كُيِ شٜىٰلَرْتَ أَدُكَنْ يَنْكُنَنْ بَاكِنْ تٜىٰكُ؞ كُثٜىٰ، ‹شِے وَنْدَ يَوَاڟَرْدَ إِسْرَٰٓءِيلَ، شِے ذَيْ تَتَّرَاسُ، ذَيْ كِيَايٜىٰسُ كَمَرْ يَدَّ مَكِيَايِ يَكَنْ كِيَايٜىٰ غَرْكٜىٰنْ تُمَكِنْسَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ku ji maganar Ubangiji, Ya ku al'ummai, Ku yi shelarsa har a ƙasashen da suke nesa, na gāɓar teku. Ku ce, ‘Shi wanda ya warwatsa Isra'ila zai tattaro ta, Zai kiyaye ta kamar yadda makiyayi yakan kiyaye garkensa.’