Jeremiah 31:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Mutanen da suka tsere wa takobi za su sami tagomashi a hamada; zan zo don in ba da hutu ga Isra’ila.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «جَمَعَرْ دَسُكَ كُٻُتَ دَغَ تَكُواْبِنْ يَاڧِ، سُكَ سَامِ أَلْحٜىٰرِ أَدَاجِ؞ سَعَدَّ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ نٜىٰمِ هُوتَوَا،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka Ubangiji ya ce, “Jama'ar da suka tsere wa takobi, Sun sami alheri a cikin jeji, A sa'ad da Isra'ila suka nemi hutawa.”