Jeremiah 31:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ba zai zama kamar alkawarin da na yi da kakanni kakanninsu ba sa’ad da na kama su da hannu na bishe su daga Masar, domin sun take alkawarina, ko da yake na zama miji a gare su,” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَ ذَاتَ ذَمَ كَمَرْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ دَ دَا نَيِ دَ كَاكَنِّنْسُ سَعَدَّ نَڢِتَرْدَسُو دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ بَ؞ وَنَّنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ سُنْ كَرْيَ، كُواْدَيَكٜىٰ نِے كَمَرْ مِجِنٜىٰ أَغَرٜىٰسُ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ba irin wanda na yi da kakanninsu ba, sa'ad da na fito da su daga ƙasar Masar, alkawarin da suka karya, ko da yake ni Ubangijinsu ne, ni Ubangiji na faɗa.