Jeremiah 31:33 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga alkawarin da zan yi da gidan Isra’ila bayan wannan lokaci,” in ji Ubangiji. “Zan sa dokata a tunaninsu in kuma rubuta ta a zukatansu. Zan zama Allahnsu, za su kuma zama mutanena.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَنْذُ غَا يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ دَ ذَنْيِ دَ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ بَايَنْ وَطَنَّنْ ݣُونَكِے؞ «ذَنْسَا كُواْيَرْوَاتَا عَثِكِنْسُ، إِنْكُمَ رُبُوتَتَ عَ أَلُّوانْ ذُوثِيَارْسُ؞ ذَنْ ذَمَ اللَّهْ نْسُ، سُو كُوَ سُذَمَ جَمَعَتَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma wannan shi ne alkawarin da zan yi da mutanen Isra'ila bayan waɗancan kwanaki, ni Ubangiji na faɗa. Zan sa dokokina a cikinsu, zan rubuta su a zukatansu, zan zama Allahnsu, su kuma za su zama jama'ata.