Jeremiah 31:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a yi ranar da matsara za su tā da murya a kan tuddan Efraim su ce, ‘Ku zo, bari mu haura Sihiyona, zuwa wurin Ubangiji Allahnmu.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا رَانَ تَنَ ذُوَا سَعَدَّ یَنْ سِنْتِرِ عَكَنْ كَتَنْ‌غَ، ذَاسُ تَادَ مُرْيَ سُيِ كِرَا عَيَنْكِنْ تُدَّنْ إِڢْرَيِمْ سُثٜىٰ، «كُتَاشِ مُهَوْرَ ذُوَا سِهِيُواْنَ، ذُوَا وُرِنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْمُ؞» ›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama rana tana zuwa sa'ad da mai tsaro zai yi kira A ƙasar tudu ta Ifraimu, ya ce, ‘Ku tashi mu haura zuwa Sihiyona Zuwa wurin Ubangiji Allahnmu.’ ”