Jeremiah 32:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka aikata ayyukan banmamaki da kuma al’ajabai a Masar ka kuma ci gaba da su har yă zuwa yau, a Isra’ila da kuma a cikin dukan ’yan adam, ka kuma sami sunan da har yanzu yake naka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَيْ كَا عَيْكَتَ عَلَمُ دَ أَيُّكَنْ بَنْ مَامَاكِ عَڧَسَرْ مَصَرْ؞ هَرْوَيَوْ كُمَ كَنَ عَيْكَتَاسُ عَثِكِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَ كُمَ ثِكِنْ دُكَنْ یَنْ أَدَمْ؞ كَا كُوَ يِسُونَ وَنْدَ عَكٜىٰ تُنَ دَشِ حَرْ يَوْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka aikata alamu da al'ajabai a ƙasar Masar. Har wa yau kuma kana aikata su a Isra'ila da kuma cikin dukan al'ummai, ka yi wa kanka suna kamar yadda yake a yau.