Jeremiah 32:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zedekiya sarkin Yahuda fa ya sa shi a kurkuku yana cewa, “Don me kake yin annabci? Ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ina gab da ba da wannan birni ga sarkin Babilon, zai kuwa cinye ta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے صَدِڧِيَ نَ يَهُودَ نٜىٰ يَكُلّٜىٰ إِرْمِيَ يَثٜىٰ مَسَ «دُوانْمٜىٰ كَكٜىٰيِنْ إِرِنْ وَنَّنْ أَنَّبْثِ؟ كَنَ أَنَّبْثِ ثٜىٰوَ يَهْوٜىٰهْ يَا ثٜىٰ، ‹غَاشِ، ذَنْبَادَ بِرْنِنَّنْ أَ حَنُّنْ سَرْكِنْ بَابِيلَ، ذَيْ كُوَ ثِنْيٜىٰ بِرْنِنْ دَ يَاڧِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zadakiya Sarkin Yahuza, ya sa shi a kurkuku, gama ya ce, “Don me kake yin annabci? Ka ce, Ubangiji ya ce, ga shi, zai ba da wannan birni a hannun Sarkin Babila, zai kuwa cinye shi da yaƙi.