Jeremiah 33:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Kuna cewa game da wannan wuri, “Kango ne, babu mutane ko dabbobi.” Duk da haka a cikin garuruwan Yahuda da titunan Urushalima da aka yashe, inda ba mutane ko dabbobi, za a sāke jin
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«غَا أَبِنْدَ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا غَمٜىٰدَ وَنَّنْ وُرِنْ دَ كُكٜىٰثٜىٰوَ ‹وَنَّنْ كُڢَيْ نٜىٰ بَابُ مُتُمْ كُواْ دَبَّ؞› غَرُضُوً يَهُودَ دَ تِيتُنَنْ عُرُوشَلِيمَ سُنَ ذَمَنْ كُڢَيْ يَنْذُ، بَابُ مُتُمْ كُواْ دَبَّ عَثِكِ؞ عَمَّا إِنَ ڢَطَا مُكُ ذَاعَ سَاكٜىٰ جِنْ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka Ubangiji ya faɗa, “A wannan wuri da ka ce ya zama kufai, ba mutum ko dabba, wato a biranen Yahuza da titunan Urushalima, inda ba kowa, ba mutum ko dabba a ciki,