Jeremiah 33:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A kwanakin nan zan ceci Yahuda Urushalima kuma za tă zauna lafiya. Sunan da za a kira ta shi ne, Ubangiji Adalcinmu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَݣُونَكِنْنَنْ ذَاعَ ثٜىٰثِ يَهُودَ، عُرُوشَلِيمَ كُمَ ذَاتَيِ ذَمَنْ لَاڢِيَ؞ غَا سُونَنْ دَ ذَاعَ كِرَتَ، يَهْوٜىٰهْ أَدَلْثِنْمُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A waɗannan kwanaki za a ceci mutanen Yahuza, mutanen Urushalima kuwa za su zauna lafiya. Sunan da za su sa wa Urushalima birninsu, shi ne, ‘Adalcinmu Ubangiji ne.’