Jeremiah 34:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa ka tafi wurin Zedekiya sarkin Yahuda ka faɗa masa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ina gab da ba da wannan birni ga sarkin Babilon, zai kuwa ƙone ta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ «إِرْمِيَ، تَڢِے كَيِ مَغَنَ دَ سَرْكِے صَدِڧِيَ نَ يَهُودَ ثٜىٰوَ ‹نِے يَهْوٜىٰهْ ، ذَنْبَادَ وَنَّنْ بِرْنِ أَ حَنُّنْ سَرْكِنْ بَابِيلَ، ذَيْ كُوَ ڧُواْنٜىٰشِ دَ وُتَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah na Isra'ila ya ce wa Irmiya ya tafi, ya faɗa wa Zadakiya Sarkin Yahuza cewa, “Ni Ubangiji, zan ba da wannan birni a hannun Sarkin Babila, zai kuwa ƙone shi da wuta.