Jeremiah 34:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Maganar ta zo wa Irmiya daga Ubangiji bayan Sarki Zedekiya ya yi yarjejjeniya da duka mutane a Urushalima ya yi shelar ’yanci wa bayi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنَانً سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَسَاكٜىٰيِنْ مَغَنَ دَ إِرْمِيَ بَايَنْدَ سَرْكِے صَدِڧِيَ يَيِ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ دَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ عُرُوشَلِيمَ دُواْمِنْ عَيِ شٜىٰلَرْ بَادَ یَنْثِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuma ya yi magana da Irmiya bayan da Zadakiya ya yi alkawari da dukan mutanen Urushalima don a yi musu shelar ba da 'yanci,