Jeremiah 36:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai ya sauka zuwa ɗakin magatakarda a fada, inda dukan fadawa suke zaune, Elishama magatakarda, Delahiya ɗan Shemahiya, Elnatan ɗan Akbor, Gemariya ɗan Shafan, Zedekiya ɗan Hananiya, da dukan sauran fadawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ حَكَ سَيْ يَغَنْ‌غَرَ ذُوَا غِدَنْ سَرْكِے، يَشِغَ طَاكِنْ مَرُبُوثِنْ سَرْكِے؞ دُكَنْ دَتَّاوَنْ سَرْكِے كُوَ سُنَ ظَوْنٜىٰ أَوُرِنْ، وَتُواْ عٜىٰلِشَمَ مَرُبُوثِ دَ دٜىٰلَيَ طَنْ شٜىٰمَيَ دَ عٜىٰلْنَتَنْ طَنْ عَكْبُوارْ دَ غٜىٰمَرِيَ طَنْ شَڢَنْ دَ صَدِڧِيَ طَنْ هَنَنِيَ دَ دُكَنْ دَتَّاوَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai ya gangara gidan sarki, ya shiga ɗakin magatakarda, inda dukan shugabanni suke zaune, wato Elishama magatakarda, da Delaiya ɗan Shemaiya, da Elnatan ɗan Akbor, da Gemariya ɗan Shafan, da Zadakiya ɗan Hananiya, da dukan sarakuna.