Jeremiah 36:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan fadawan suka ce wa Baruk, “Kai da Irmiya ku je ku ɓuya. Kada ku bari wani ya san inda kuke.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دَتَّاوَنْ سُكَثٜىٰ وَ بَرُكْ «غُدُ كَٻُواْيٜىٰ، كَيْ دَ إِرْمِيَ! كَدَ كُمَ كُيَرْدَ وَنِ يَسَنْ عِنْدَ كُكَ ٻُيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarakunan kuwa suka ce wa Baruk, “Ka tafi, da kai da Irmiya ku ɓuya kada ku bari kowa ya san wurin da kuke.”