Jeremiah 36:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Irmiya ya kira Baruk ɗan Neriya, yayinda Irmiya yake fadar dukan waɗannan maganganun da Ubangiji ya faɗa masa, Baruk ya rubuta su a littafin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِرْمِيَ يَكِرَا بَرُكْ طَنْ نٜىٰرِيَ؞ بَرُكْ كُوَ يَرُبُوتَ عَثِكِنْ لِتَّڢِ دُكَنْ كَلْمُواْمِنْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَڢَطَا وَ إِرْمِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Irmiya ya kirawo Baruk ɗan Neriya. Baruk kuwa ya rubuta maganar da Irmiya ya faɗa masa a takarda, wato dukan maganar da Ubangiji ya faɗa wa Irmiya.