Jeremiah 37:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ko da a ce za ku ci dukan sojojin Babiloniyawan da suke yaƙi da ku har raunana ne kawai aka bari a tentunansu, za su fito su ƙone wannan birni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْ دَا عَثٜىٰ ذَاكُثِ دُكَنْ ڧُنْ‌غِيَرْ سُواْجُواْجِنْ كَلْدِيَ وَطَنْدَ سُكٜىٰيِنْ يَاڧِ دَكُو، سَوْرَنْ دَ سُكَجِ رَوْنِ سُنَ ݣُونْثٜىٰ عَثِكِنْ تٜىٰنْتُنَنْسُ، ذَاسُ تَاشِ سُڧُواْنٜىٰ بِرْنِنْ دَ وُتَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ko da a ce za ku ci dukan rundunar sojojin Kaldiyawa wadda take yaƙi da ku, sauran waɗanda kuka yi wa rauni da suke kwance a alfarwai za su tashi su ƙone birnin da wuta.’ ”