Jeremiah 37:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai Irmiya ya bar birnin don yă je yankin Benyamin ya sami rabon mallaka a cikin mutane a can.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِرْمِيَ كُوَ يَتَاشِ دَغَ عُرُوشَلِيمَ دُواْمِنْ يَتَڢِے يَنْكِنْ ڧَسَرْ بِلِيَامِنُ دُواْمِنْ يَكَرْٻِ رَبُوانْ غَادُوانْسَ عَثِكِنْ دَنْغِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai Irmiya ya tashi daga Urushalima zai tafi can ƙasar Biliyaminu, don ya karɓi nasa rabo tare da dangi.