Jeremiah 37:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Irmiya ya ce, “Ba gaskiya ba ce, ba na gudu daga Babiloniyawa.” Amma Iriya bai saurare shi ba; a maimako, ya kama Irmiya ya kawo shi wurin fadawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِرْمِيَ يَثٜىٰ «كَرْيَ كَكٜىٰيِ! بَانَ غُدُ ذُوَا وُرِنْ سُواْجُواْجِنْ كَلْدِيَ!» عَمَّا إِرِجَ بَيْ سَوْرَرِ إِرْمِيَ بَ، سَيْ يَكَامَ إِرْمِيَ يَكَيْ شِ وُرِنْ دَتَّاوَنْ سَرْكِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Irmiya ya ce, “Ƙarya ce, ni ba gudu zuwa wurin Kaldiyawa nake yi ba.” Amma Irija bai yarda ba, sai ya kai shi wurin shugabanni.