Jeremiah 37:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sojojin Fir’auna suka fita daga Masar, sa’ad da Babiloniyawa waɗanda suke ƙawanya wa Urushalima suka ji labari game da su, sai suka janye daga Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنَانً كُمَ سُواْجُواْجِنْ سَرْكِے ڢِرْعَوْنَ نَ مَصَرْ سُكَ ڢِتَ دَغَ مَصَرْ سُكَ نُڢَ عُرُوشَلِيمَ؞ دَ سُواْجُواْجِنْ كَلْدِيَ وَطَنْدَ سُكَ كٜىٰوَيٜىٰ عُرُوشَلِيمَ دَ يَاڧِ سُكَ سَامِ لَابَرِنْسُ، سَيْ سُكَ جَنْيٜىٰ دَغَ عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Rundunar sojojin Fir'auna kuwa ta taho daga Masar, amma da Kaldiyawa waɗanda suka kewaye Urushalima da yaƙi suka ji labari, sai suka janye daga Urushalima.