Jeremiah 37:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, kada ku ruɗe kanku, kuna tsammani, ‘Tabbatacce Babiloniyawa sun bar mu.’ Ba za su bari ba!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ «كَدَ كُرُوطِ كَنْكُ دَ ثٜىٰوَ ‹حَڧِيڧَ، سُواْجُواْجِنْ كَلْدِيَنْ نَنْ ذَاسُ تَڢِے سُبَرْمُ كَمَرْ يَدَّ سُكَيِ!› غَمَا بَذَاسُ رَبُ دَكُوبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni Ubangiji, na ce kada ku ruɗi kanku da cewa Kaldiyawa ba za su dawo ba, gama ba shakka za su zo.