Jeremiah 38:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Sarki Zedekiya ya aika a kawo Irmiya annabi, ya sa aka kawo shi a ƙofa ta uku ta haikalin Ubangiji. Sai sarki ya ce wa Irmiya, “Zan tambaye ka wani abu, kada ka ɓoye mini wani abu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے صَدِڧِيَ يَسَاكٜىٰ عَيْكَ عَكَٰوُاْ إِرْمِيَ وُرِنْسَ عَڧُواْڢَ تَ عُكُ تَغِدَنْ يَهْوٜىٰهْ ؞ سَيْ سَرْكِے يَثٜىٰ وَ إِرْمِيَ «إِنَدَ تَمْبَيَرْدَ ذَنْيِ مَكَ، كَدَ كَٻُواْيٜىٰ مِنِ كُواْمٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki Zadakiya ya aika a kirawo annabi Irmiya. Ya tafi ya sadu da Irmiya a ƙofa ta uku ta Haikalin Ubangiji. Sarki kuwa ya ce wa Irmiya, “Zan yi maka tambaya, kada kuwa ka ɓoye mini kome.”